Politics

Dubban Al,umma sukayi Dafifi wajan yankar Katin

Shugaban Karamar Hukumar Guri Hon_Abubakar_Umar_Dan_Barde ya Nada kwamiti Wanda zasu Shiga Lungu da Sako na Karamar Hukumar ta Guri domin wayar da kan Jama'a akan mashin mancin yin Rijistar Katin Shedar zama cikakken Dan Jamiyyar Apc.

UM

Umar Akilu Majeri

@Majeri

January 15, 2026 at 10:08 AM 74 views 18 comments
Share:
Dubban Al,umma sukayi Dafifi wajan yankar Katin

Dubban Al,umma sukayi Dafifi wajan yankar Katin Shiga apc a Guri

Daga Umar Akilu Majeri Dutse 

Shugaban Karamar Hukumar Guri Hon_Abubakar_Umar_Dan_Barde ya Nada kwamiti Wanda zasu Shiga Lungu da Sako na Karamar Hukumar ta Guri domin wayar da kan Jama'a akan mashin mancin yin Rijistar Katin Shedar zama cikakken Dan Jamiyyar Apc.


Ankafa kwamatin ne bisa Jagorancin Hon. B. Jaji Adiyani wadda shine Sakataren Karamar Hukumar ta Guri. 


  Kwamati da aka kafafin tuni ya fara aiki a mazabar Abunabo domin Cigaba da Sanarwa alummah muhimmancin yin Katin Jamiyya a matsayin su na Yayan Jamiyyar ta Apc.


 Mutane da dama sunyi na,am da wannan yunkuri na Karamar Hukumar ta Guri Ganin Yadda aka biyo su har inda suke domin zaburar dasu akan yin wannan Rijistar Katin jam,iya. 


 

Media Gallery

<br />
<b>Deprecated</b>:  htmlspecialchars(): Passing null to parameter #1 ($string) of type string is deprecated in <b>/home/mizanine/public_html/public/article.php</b> on line <b>468</b><br />
Topics: #Politics

Comments (18)

Leave a Comment

HA
Hassan Muhammad
Jan 15, 2026

Student

HA
Hassan Abdullahi shehu
Jan 15, 2026

Hakika Abubakar Umar Dan Barde adalin jagora ne Yana sauke nauyin da Allah ya Dora masa gaskiya munyi dace Allah ya saka masa d alkhairi

HA
Hassan Abdullahi shehu
Jan 15, 2026

Hakika Abubakar Umar Dan Barde adalin jagora ne Yana sauke nauyin da Allah ya Dora masa gaskiya munyi dace Allah ya saka masa d alkhairi

HA
Hassan Abdullahi shehu
Jan 15, 2026

Hakika Abubakar Umar Dan Barde adalin jagora ne Yana sauke nauyin da Allah ya Dora masa gaskiya munyi dace Allah ya saka masa d alkhairi

HA
Hassan Abdullahi shehu
Jan 15, 2026

Hakika Abubakar Umar Dan Barde adalin jagora ne Yana sauke nauyin da Allah ya Dora masa gaskiya munyi dace Allah ya saka masa d alkhairi

HA
Hassan Abdullahi shehu
Jan 15, 2026

Hakika Abubakar Umar Dan Barde adalin jagora ne Yana sauke nauyin da Allah ya Dora masa gaskiya munyi dace Allah ya saka masa d alkhairi

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta

LA
Lawan Yakubu Lasscort
Jan 15, 2026

Masha Allah tabbas Hon . Abubakar Umar Dan Barde Yana yunkuri Wajen cika Aikin Da Mai Girman Gwamna ya umarta